Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da kisan wasu manoma 40 a karamar hukumar Kukawa.
Read More »Hausa Programs
BITAR KANUN JARIDU 09/ 01 / 2025
Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Janar Christopher Musa ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya, da ta binciki hanyoyin samun kudade da albarkatun da Boko Haram ke amfani da su. Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 08/01/2025
Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 07/01/2025
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bi sahun sauran shugabannin Afirka da ke halartar bikin rantsar da Mr. John Dramani Mahama a matsayin sabon shugaban kasar Ghana, da ke gudana a yau a babban birnin kasar, Accra. Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 06/01/2025
BITAR KANUN JARIDU: Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ta karyata wani rahoto da ke cewa ta kammala shirin lalata katin zabe na dindindin na sama da miliyan shida da ba a karba ba, PVC. Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 03/01/2025
BITAR KANUN JARIDU: Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kalubalanci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben 2023 Mr. Peter Obi kan furucin da ya yi kan batutuwan da suka shafi kasa baki daya. Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANU JARIDU 02/01/2025
Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 01-01-2025
Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 31-12-2024
Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »BITAR KANUN JARIDU 30-12-2024
Kalli cikakken bidiyon anan
Read More »